Jagororin Al'ummomin Fulani a Najeriya na kara matsa kai mi wajen ganin cewa jama'arsu sun karkata wajen nuna kyawawan dabi'u ...
Wannan wani yunkuri ne da ke hangen kariya daga illolin irin wadannan magunguna da suka mamaye kasuwannin kasar ba a kan ...
Dakarun Isra’ila sun sanya shinge tsakanin Beit Hanoun, Jabalia da Beit Lahiya dake kuryar arewa da birnin Gaza, inda suka ...
Rasha ta fada ranar asabar cewa, ta dakile hare haren jirage marasa matuka 47 da Ukraine tayi yunkurin kai mata hari da su, ...
Kamfanin dillancin labarai na Associated Press ta bada rahoton cewa, akalla mutane 10 ne suka mutu, sannan masu aikin ceto suna ci gaba da ceto wadanda suke raye, amma mutane da dama sun bayyana farin ...
The code has been copied to your clipboard. The URL has been copied to your clipboard ...
Hezbollah ta ce tayi ruwan makama mizal da suka auna wani sansanim sojin Isra'ila a ranar asabar, a dai dai sa'adda da ...
Shirin Lafiyar Mu na wannan makon ya mayar da hankali ne ga yadda mutane suke tunkarar batun neman lafiya – shin asibiti suke zuwa ko kuwa dogaro suke da addu’a kadai? Shin menene mahangar kwararru a ...
Ganin cewa wasu mutane in basu da lafiya, ba sa neman magani a asibiti, sun fi dogara ne da addu’a - shin ya ya masana ke ...
Mun tambayi wasu mutane akan abin da suka sani game da lafiyar jiki da da kuma dogaro da addu’a kawaii dan ba su da lafiya, ...
A duk bayan shekara hudu, fafutukar lashe zaben shugaban kasar Amurka ta na fin raja’a ne a muhimman jihohin raba-gardama.